Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Wani jigon ADC a Kaduna, Ahmed Tijjani Mustapha ya gargaɗi tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai su daina yunƙurin kwace shugabancin jam'iyya a jihar.
Jam'iyyar APC ta nuna kwarin gwiwar cewa 'yan Najeriya za su sake damka amanar ragamar shugabancin Najeriya a hannun Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Tsohon hadimin gwamna kuma jigo a PDP, Balarabe Akinwunmi ya ce ba haɗuwar aƙida ke sanya gwamnoni barin jam'iyyarsu zuwa APC mai mulki ba sai tsoro.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaben 2027, wasu jiga-jigan PDP sun fara shirin dawo da Goodluck Jonathan takarar shugaban kasa inda ya amince tare da wasu sharuda.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya sanar da ajiye makamai bayan zaman sulhu da aka yi da shi a Zamfara. Sheikh Musa Yusuf Asadus-Sunnah ne ya sanar da haka.
A labarin nan, za a ji cewa tsuguno ba ta kare ba ga 'yan hadakar adawa yayin da shugabanni a ADC ke bayyana kin amincewa da jagorancin David Mark.
Bayan mutuwar Olubadan a jihar Oyo, majalisar masu nada Sarki na Olubadan ta zabi tsohon gwamna Rashidi Ladoja a matsayin wanda zai maye gurbin marigayi.
Rahotanni daga garin Moriki da ke ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara sun nuna cewa ƴan bindiga sun sace mata matasa da suka fito samo itacen girki.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a yankin Arewa maso Gabas sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihohin Borno da Adamawa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari