Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ta'aziyyar rasuwar ministoci 2 da wasu mutum 6 a hatsarin jirgin saman da ya auku a Ghana, ya roki Allah Ya masu rahama.
Ana fargabar makiyaya sun kashe mutane 9 ciki har da dan sanda a Benue, yayin da matsalar tituna ke hana jami’an tsaro isa cikin gaggawa domin ceto rayuka.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris watau Kauran Gwandu ya amince da raba yankin hakimin Maiyama gida biyu, ya sanar da sababbin hakiman da za su jagorance su.
Gwamnatin Katsina ta amince da kashe fiye da Naira biliyan daya don ayyukan ilimi, lafiya da wutar lantarki tare da tallafawa manoma da yaki da cutar cizon sauro.
Tsohon jakadan Najeriya a kasar Japan, Mohammed Yisa Gana, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP. Bayan ficewa saga PDP, ya koma jam'iyyar ADC.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta bayyana shirinta na bai wa tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Jonathan takara a zaɓen 2027 ba tare da hamayya ba.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa mambobi biyu na gwamnatin Ghana sun rasu bayan hatsarin jirgi ya afku a yankin Ashanti da ke Kudancin kasar.
Hatsarin tirela a hanyar Lambata-Lapai da ke jihar Neja ya hallaka mutane 22 yayin da 20 suka jikkata. FRSC ta danganta hakan da gudun wuce sa a.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron fararen hula ta samu wasu bayanan sirri, ta yi amfani da su wajen cafkewani dillalin kwaya a jihar Kano.
Muhammad Malumfashi
Samu kari