Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon ministan yada labarai a Najeriya, John Nnia Nwodo ya yi gargaɗi cewa Najeriya na iya rugujewa kafin 2027 idan ba a aiwatar da sauyi ba da gaggawa.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan adam da zargi rungunar 'yan sanda da yi wa Omoyele Sowore rauni a hannu bayan tsare shi a Abuja ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa wani fitaccen mai rajin kawo ci gaba a jihar Yobe, Alhaji Kashim Tumsah, ya mika kyaututtuka ga daliban jihar da suka yi bajinta a Turai.
Sojojin Najeriya sun tarwatsa bikin 'yan bindiga da ruwan bama bamai yayin da suke tsaka da bikin aure a dajin Zamfara. An kashe 'yan ta'adda da dama a farmakin.
Wasu rahotanni sun tabbatar mana da cewa matashin soja ya daba wa ɗan sanda wuka har lahira a unguwar Mayo-Goyi, Jalingo da ke jihar Taraba a yankin Arewa maso Gaba.
Shugaban jam'iyyar PDP na yankin Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi, ya bayyana cewa jam'iyyar ta shirya daukar mataki kan ministan birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi jawabi yayin da shugaban APC ya gana da malaman Izala, Darika da JNI a jihar Filato. Gwamnoni da dama sun halarci taron.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kisan wani magidanci ɗan shekara 45 bayan ya kwanta barci tare da iyalansa a jihar Akwa Ibom, an tsinci ƙaramar bindiga.
A labarin na, za a ji cewa rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta kama wasu munanan bama-bamai da aka ɓoye a cikin kayan gwangwan kafin ya tashi jama'a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari