Muhammad Malumfashi
21443 articles published since 15 Yun 2016
21443 articles published since 15 Yun 2016
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun raunata mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya amince da rancen Naira miliyan 596.6 ga malamai da ma’aikatan makarantun sakandare don su sayi motoci da gidaje.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Babangida Nguroje ya goyi bayan bukatar cire jihar Sardauna daga cikin Taraba ta yanzu.
Uwargidan shugaban kasar Najeriya, Oluremi Tinubu ta sanar da cewa ta samu kyautar fiye da N20bn zuwa yanzu na taya ta murnar haihuwa. Za ta gina dakin karatu.s
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta samu korafi kan zargin wani Kansila da cin zarafin Naira. An bukaci ta yi bincike tare da daukar mataki.
Lionel Messi ya lashe kyautar Ballon d’Or sau 8, mafi yawa a tarihi yayin da Ronaldo ke biye da shi. Rahoton Legit Hausa ya dubi manyan zakarun da sababbin taurari.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci addu'o'i da karatun Kur'ani a Kano. Maguzawa 280 sun karbi addinin Musulunci a gidansa da ke Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Shari'a Peter Lifu na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya bayyana matukar takaici a kan shari'ar tsohon gwamna, Gabriel Suswam.
Muhammad Malumfashi
Samu kari