Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi kira ga 'yan adawa da su zama tsintsiya madaurinki daya don kwace mulki a hannun APC.
Malam Muhammed Garba, tsohon kwamishinan yaɗa labarai a Kano ya ce Ganduje ya je Landan ne a duba lafiyarsa kuma ya samu hutu bayan ya gama aikinsa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori wasu mutane da suka fito suka yi adawa da manufofin jam'iyyar PDP. Ya ce ciki har da Nyesom Wike.
Tsohon shugaban ma'aikata a ofishin shugaban APC na ƙasa, Muhammed Garba ya musanta rahotanni da ke cewa an fara zaman diya da manja tsakanin Tinub[ da Ganduje.
Alhaji Aliko Dangote na shirin bude kamfanin siminti na 10 da ya mallaka a kasashen waje. Zai bude katafaren kamfanin siminita a Côte d’Ivoire, Ivory Cost.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kama wani boka da ake zargi yana ba 'yan bindiga masu fashi da makami maganin bindiga a jihar Akwa Ibom ranar Juma'a.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai hari kauyukan Suwa da Ding’ak a Mushere, Bokkos a Plateau, inda suka kashe mutum uku ciki har da Fasto.
‘Yan sandan Kaduna sun kama mutane uku a Soba da Giwa, sun kwato bindigogi 8 da babura 4 na sata, tare da dakile ayyukan ta’addanci da barna a jihar.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce babu wanda ya dace da takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP kamar tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari