Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Boko Haram ta kai kazamin hari Borno, inda ta kashe sojoji, sace ɗaliba, ƙone gidaje, shaguna da motoci wanda ya tilasta mazauna Kirawa tsere wa zuwa Kamaru.
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta tsare tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Wiziri Tambuwal kan zargin cire Naira biliyan 180 ba bisa ka'ida ba.
Sanatan kasar Colombia da ke da niyyar neman takarar shugaban lasar, Miguel Uribe Turbay ya mutu bayan shafe sama da watanni 2 yana jinyar harbin da aka masa.
Sanata Diket Plang ya zargi kungiyoyin waje da daukar nauyin hare-haren Bokkos, inda ya bukaci jami'an tsaro su tsaurara sa ido a kan iyakokin jihar Filato.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana batun kirkiro jihohi ba karamin abu ba ne amma za a bi dukkan sharuddan da doka ta tanada cikin gaskiya da adalci.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Daniel Bwala ya bayyana siffofi takwas da suka bambanta Shugaba Tinubu da sauran shugabanni, yana mai cewa irin wadannan halaye ne ke sa bai damu da 2027 ba.
Kungiyar NUP ta Arewa ta ce jihohi 4 daga 19 na Arewa ke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000, yayin da wasu ke biyan N3,000 zuwa N5,000 ga tsofaffin ma'aikata.
Sanata Gbenga Daniel ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, na kwance a wani asibiti a birnin Landan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari