Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya musanta cewa yana da wnai dan takara da yake goyon bayan don ya gaje shi a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wasu tone-tone kan dalilin faduwarsa a 2015 inda ya ce ya yi tunanin soke zaben saboda matsalolin na’urar tantancewa.
Iyalai sun tabbatar da mutuwar tsohon sakataren PDP na kasa kuma mamba a Majalisar Amintattu, BoT, Sir Rex Onyeabo, ya cika yana da shekara 80 a duniya. PDP
Yan bindiga sun tashi hankulan jama'ar wani yanki a jihar Kwara bayan miyagun sun kai wani hari a gidan Sarki inda suka sace ƴaƴansa guda uku yayin farmakin.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi magana kan rahotannin da ke cewa tantirin dan bindiga, Bello Turji, ya mika wuya. DHQ ta ce ana ci gaba da farautarsa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ta ba sababbin jami'o'i 9 lasisin fara aiki a Kadun, Legas da wasu jihohi 7a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ce gyaran gadar Third Mainland zai ci Naira tiriliyan 3.8, sabuwar gini 3.6, FEC ta amince da gyaran gadoji da dama a Najeriya cikin gaggawa.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kafa kwamiti kan raba kujerun takara a zaɓen 2027, tana musanta tattaunawa da Peter Obi da Goodluck Jonathan.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya taso shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan shirinsa na kwashe kwanaki a kasashen waje.
Muhammad Malumfashi
Samu kari