Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Daniel Bwala, ya ba da tabbacin cewa mai girma Bola Tinubu zai samu kuri'u masu yawa a yankin Kudu maso Gabas.
Gwamna Dikko Umaru Radda na Katsina ya shirya fita ketare domin yin hutu har na tsawon mako uku saboda kula da lafiyarsa ana tsaka da jita-jitar lafiyar Bola Tinubu.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya tayar da kura saboda yawan jama'a a taron kamfen APC na zaben cike gurbin da za a yi a Kano.
Gwamna Dauda Lawal ya kai ziyarar ta’aziyya ga al’ummomin da ‘yan bindiga suka kai hari a Kauran Namoda, ya yi Allah wadai da kisan da ake cigaba da yi wa al'umma.
Yayin da yake shirin tafiya kasashen ketare domin halartar taruka, Shugaba Bola Tinubu ya nada Louis Odion da Ummusalma Rabiu a matsayin kwamishinonin FCCPC.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wani na'ibin limamin masallacin Juma'a a jihar Sokoto kan zargin hada baki da 'yan bindiga. An samu kudade a asusunsa.
Gwamnatin jihar Gombe ta gabatar da kudirin kafa gundumomin ci gaba 13 don inganta mulki, magance matsalolin tsaro, da kusantar da hidima ga al’umma.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabannin Najeriya su rika sauraron koken talakawa, su gujewa musguna masu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari