Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, Sarkin Musulmi, Mai Alfarma, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bayyana takaicin yadda bangaren shari'a ke tauye hakkin talakawan Najeriya.
Wata kungiya mai goyon bayan tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ta bukaci da ya dawo siyasa. Kungiyar ta bukaci ya tsaya takara a zaben shekarar 2027.
Matatar Alhaji Aliko Dangote, A A Rano da Aiteo sunn daidaita farashin man fetur zuwa N823 daga N821. Hakan na zuwa ne bayan samun karin farashin danyen mai.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da daukar mataki a kan zargin wasu daga cikin jami'anta da taimakon masu aikata laifi.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama dai dauke da guguwa a Kano, Gombe Bauchi da wasu jihohin Najeriya na kwana uku.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko yaran manyan mutane a kasar nan, ya ba su mukamai a wurare daban-daban a gwamnatinsa, ciki har da yayan Ganduje.
A yau Asabar 23 ga watan Agustan 2025, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ziyarci jihar Lagos inda ya gana da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Abia, Ude Chukwu ya gabbatar da shiga jam'iyyar LP mai mulkin jihar a hukumance, ya yaba da salon mulkin gwamna Alex Otti.
A labarin nan, za a ji yadda bayanai dinka fara fito wa bayan gwamnonin adawa na PDP sun zauna domin tattauna makomar jam'iyyarsu gabanin zaben 2027 da ke tafe.
Muhammad Malumfashi
Samu kari