Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, ya yi magana kan makudan kudi da yake biyan masu taimaka masa duk wata inda ya ce babu mai ɗaukar kasa da miliyan daya.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta yi martani kan zargin da Sanata Datti Baba-Ahmed, ya yi kan cewa tana yaudarar 'yan Najeriya. Ta bukaci ya shigo cikinta.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da kwamitin da zai sa ido tarw da wayar da kan jama'a kan muhimmancin mallakar katin zabe, yana son a samu 10m.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano, sun samu nasarae cafke wani matasa da ake zargin mai safarar kwayoyi ne.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wani tsoho mai shekara 65 bisa zargin safarar makamai a jihar Anambra. Tsohon ya amsa laifinsa yayin masa tambayoyi.
Dan takarar ADC a zaben shugaban kasa na 2023, Dumebi Kachikwu ya bayyana cewa kasa kamar Najeriya na bukatar da tallafawa mutanenta su sayi fetur da araha.
‘Yan siyasa takwas sun yi hasashen faduwar Tinubu a 2027, suna masu cewa rashin tsaro, talauci da gazawar gwamnati zai hana Shugaba Bola Tinubu nasara a zaɓen gaba.
Sakataren tsaron Amurka ya kori sojan Amurka, Laftanar Janar Jeffrey Kruse da ya karyata ikirarin Donald Trump kai cewa ya lalata cibiyoyin nukiliyar Iran a baya.
Hukumar yaki da marasa gaskiya ta Najeriya watau EFCC ta musanta zargin cewa dangakatar Abdullahi Bashir Haske da Atiku Abubakar ya sa take neman kama shi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari