Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar INEC ta tabbatar da fara rijistar masu zabe a fadin kananan hukumomi 774 da ke Najeriya da cibiyoyi na musamman, ta bayyana abubuwan da za a yi.
Shugaban kwamitin amintattu na kungiyar Izala, Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina Sautus Sunna ya fadi alakarsa da jagoran Darikar Tijjaniyya, Ibrahim Inyass.
Wasu 'yan bindiga sun yi aika-aika bayan sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani mutum bayan sun dira a unguwarsu ba za to ba tsammani.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rufe kwalejoji 22 na bogi da ba su da rajista da gwamnatin tarayya. Hakan na cikin kokarin yaki da takardun bogi a fadin Najeriya.
A labarin nan, za ji cewa kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa bai kamata a ci gaba da zuba ido ana kashe jama'a kamar kiyashi a Arewa ba.
Gbenga Olawepo-Hashim ya soki gwamnatin APC kan rashin akida da rusa tattalin arziki, ya ce PDP ce jam’iyyar dimokuraɗiyya, inda ya bukaci a samu canji a zaɓen 2027.
Jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin jiga-jiganta a jihar Kebbi. Sanata Isa Galaudu wanda ya yi takarar gwamna ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
An fara samun sabani kan kokarin da Farfesa Ibrahim Makari ya fara na ganin ya hada kan Musulmi a Najeriya. Mansur Sokoto da Dr Aliyu Muhammad Sani sun yi suka.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a ke sama da 4000 ke fafutukar ganin an dauke su aiki a kwalejin fasaha ta Jalingo da ke da guraben aiki ga mutane 98 kacal.
Muhammad Malumfashi
Samu kari