Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin tarayya ta ce akwai yiwuwar mummunar ambaliyar ruwa a wasu jihohin Arewa tara. Ta bayyana cewa ambaliyar ruwan da ake hasashe za ta shafi yankuna 14.
Kakakin tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje mai suna Muhammad Garba, ya yi martani ga gwamnatin jihar Kano kan zarge-zargen da ta yi masa.
Dan majalisar jihar Katsina da ke wakiltar Funtua, Abubakar Muhammad Total ya saye bindigogi wa mutanen mazabarsa domin yaki da 'yan ta'adda a jihar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Gbenga Olawepo-Hashim ya soki tsarin rabon mulki, ya ce hakan taimakawa Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 ne.
A kwanakin nan an yi yada yada jita-jitar cewa an yi wa shugaban kungiyar Izalah reshen Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ihu a wani masallacin Abuja.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta dauki matsaya game da wanda za ta ba tikitin takarar shugaban kasa tsakanin yankin Kudu da Arewa a zaben 2027.
NNPCL ya ce ya gano cewa akwai kungiyoyin kasashen waje da ke da hannu a satar man Najeriya, yana mai cewa haɗin kai da hukumomin tsaro, ya sa samar da mai ya karu.
Gwamnatin Kano ta musanta zargin da ake cewa hadimin gwamna Baba Kabir Yusuf ya karkatar da Naira biliyan 6.5 daga baitulmalin jihar, ta ce sharrin siyasa ne.
Ambaliyar ruwa ta afku a Yobe, inda ta shafi gidaje 4,521 tare da raba mutane fiye da 12,000 da muhallansu. Gwamnati ta ɗauki matakan gaggawa a inda abin ya faru.
Muhammad Malumfashi
Samu kari