Muhammad Malumfashi
21440 articles published since 15 Yun 2016
21440 articles published since 15 Yun 2016
Mayakan kungiyar ta'addanci ta ISPWA sun kai hari wani sasanin rundunar sojin Najeriya a Borno da sanyin safiyar ranar Juma'a,ana fargabar rasa rayuka.
A labarin nan, za a ji cewa sabon tarin da Shugaban Kasar Amurka, Donald Trump ya jefa mata masu dauke da cutar kanjamau a cikin mawuyacin hali a Najeriya.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar da rasuwar Yakubu Tsala, wanda ya kira abokinsa na kuruciya kuma abokin siyasa.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Wani daga cikin masoyan Abdullahi Ganduje, Malam Umar Idris Shuaibu, ya ce Arewa, musamman Kano, za ta mara wa Tinubu baya a zaben 2027 saboda ayyukan alheri.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta shirya bayar da lambobin yabo da na girmama wa da wasu fitattun mutane da su ka taimaki kasa.
Maria Corina Machado ta samu kambun zaman lafiya na shekarar 2025 bayan tantance mutane da dama. Shugaban Amurka, Donald Trump na cikin wadanda suka nema.
Mai Martaba, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kuma kare Shugaba Bola Tinubu bisa jajircewarsa wajen cire tallafin mai domin dakile durkushewar tattalin arziki.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ce za ta samar da tsarin mallakar gidaje a farashi mai rahusa ga 'yan kasa masu karamin karfi inji minista Ahmed Dangiwa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari