Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kira ga Peter Obi da Rotimim Amaechi kan alkawarin da suke yi dangane da yin wa'adin mulki na shekara hudu.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya yi rantsuwa ne a 2023 domin yi wa kowane yankin Najeriya adalci ba tare da nuna wariya ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya nemi a dauki mataki a kan Gwamna Abba Kabir Yusuf kan zargin badakala.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi zargin cewa gwamnati ce ta dauki nauyin 'yan daban da suka tarwatsa taron jam'iyyar ADC. Ya ce zai shigar da kara.
Gwamnatin Najeriya ta ce maganar Nasir El-Rufa'i ta cewa ana ba 'yan bindiga kudi ba gaskiya ba ne. Ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro ne ya yi magana.
Gwamna Dikko Radda ya halarci jana'izar diyar sarkin Katsina, Khadijah Abdulmumin Kabir Usman, wacce ta rasu a Abuja. An ce Khadija ta rasu ta bar 'ya'ya uku.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa bai ware Kudancin Kaduna ba a lokacin da ya ke gwamna. Ya ce ya dauki wasu matakai ne saboda doka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi zargin cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ta kulla alaka da 'yan bindiga.
Muhammad Malumfashi
Samu kari