Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram bayan sun yi gumurzu a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne a wasu hare-hare.
A labarin, za a ji yadda wasu ƴan daba su ka tarwatsa taron da wani tsagi na APC da jam'iyyun adawa na ADC, SDP da NNPP su ka shirya a jihar Kaduna.
Bayan Fasto Ayodele ya shawarci Bola Tinubu ka da ya sake ba Fulani mukami a gwamnati, Kungiyar LND ta yi martani gare shi cewa ba haka Fulani suke ba.
Wasu bayanai da ke fitowa daga hukumomin ICPC da EFCC na nuka cewa hadimin gwamnan Kano ya yi amfani da yan canji wajen cire biliyoyin Naira daga asusu.
Yayin da ake shirin gudanar da taron Majalisar Dinkin Duniya (UNGA) a watan Satumbar 2025, kasar Amurka ta hana shugabannin Falasɗinu shiga taron a New York.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yaba kan yadda ake gudanar da zaben kananan hukumomi na jihar Rivers. Ya ce Fubara zai dawo kan mulki.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Hare-haren da aka kai sun tilastawa 'yan bindigan sako mutanen da suka sace.
Mataimaki shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ziyarci jihar Kaduna daurin auren jikar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari tare da gwamna Uba Sani.
Manyan 'yan siyasa na kokarin ganin sun kifar da Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027. Wadannan 'yan siyasan sun kasance masu sukar shugaban kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari