Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an farmaki tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami a Birnin Kebbi inda yake zargin APC ta kai masa hari.
Gwamnatin jihar Kaduna ta yi martani mai zafi ga Nasir El-Rufai kan zarge-zargen da ya yi. Ta bayyana cewa ba za ta lamunci a kara jefa jihar cikin rikici ba.
Kungiyar CAN ta soki tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, kan furucinsa na cewa gaba daya jama'ar Kudancin Kaduna ba su kai 25% na yawan mutanen jihar ba.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki Peter Obi kan alkawarin da ya yi na yin shekara hudu kacal a kan mulki idan ya zama shugaban kasa.
Wata kotun sojan Najeriya ta musamman ta kama sojan ruwa mai mukamin Laftanal da laifin yin lalata da matar abokin aikinsa. An ce laifinsa ya saba da dokokin soja.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya hakura da batun takara a zaben shekarar 2027.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi babban kamu da ta cafke tarin makamai ana shirin shiga da su yankin Safana na jihar. An kama mutum 'yan asalalin jihar.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya gargadi babbar jam'iyyar adawa ta PDP kan dawo da Peter Obi. Wike ya ce dawo da Obi zai sa jam'iyyar ta sake shan kasa a 2027.s
Muhammad Malumfashi
Samu kari