Muhammad Malumfashi
21439 articles published since 15 Yun 2016
21439 articles published since 15 Yun 2016
Wata babbar kotu a Kaduna ta rushe dokar ’yan sanda kan hana tarukan siyasa, ta umarci kwamishinan 'yan sanda ya biya ADC da SDP diyyar N15m saboda keta hakkoki.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ya bayyana a wani taron baje koli a London duk da cewa ya gaza zuwa Amurka taron IMF na shekara shekara na shekarar 2025.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta ce ta karbi wasikar Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma ana shirin fara tantance sabon Shugaban INEC.
A labarin nan, za a ji cewar an buga muhawara a Majalisar Wakilai, 'yan majalisa sun yanke shawara a kan nemo inda $35m na gina matatar mai ta shiga.
Jirgin shugaban kasa da aka saka a kasuwa ya safe wata hudu a kasuwa ba tare da samun mai saye ba har yanzu. Bola Tinubu ne ya sanya jirgin a kasuwa.
'Yan bindiga sun kashe fiye da mutane 10 a Filato, a wasu hare-haren ramuwar gayya, lamarin da ya tilasta gwamnati ta daukar matakan tsaro na gaggawa.
A labarin nan, za a yi yadda 'yan uwan Bilyaminu Bello na dangin uwa da su ka raine shi suka yi raddi ga mahaifin 'dansu da ya ce ya yafe wa Maryam Sanda.
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin samar da ayyukan yi a fadin dukkan jihohi. Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeochace ta bayyana haka a Legas.
Peter Obi ya tabbatar da cewa zai sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa zai canza Najeriya cikin shekaru hudu idan aka zabe shi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari