Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji yadda jami;an NDLEA su ka samu nasarar kama wani matashi da miyagun kwayoyi a motar da ta daukao kaya daga Legas zuwa Maiduguri a hanyar Kano.
Gwamnatin tarayya ta yi karin haske kan zargin Bola Tinubu ya fifita yankin Kudu inda ta ce Arewa maso Yamma ce ta fi kowa samun kaso mai tsoka a ayyuka.
Kungiyar Izala za ta gabatar da wa'azi da taron gabatar da littattfan Sheikh Abubakar Mahmud Gumi a jihar Kaduna. Shugaba Bola Tinubu da El-Rufa'i za su halarta.
Fitaccen malamin addini, Primate Elijah Ayodele ya gargadi Tinubu kan zaben 2027, ya ce akwai mutane uku da za su iya kayar da shi, ya cire Jonathan daga jerin.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Shehu Sani ya waiwayi tsohin gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya yi kaca-kaca da salon mulkin gwamantin Bola Tinubu.
Yayin da ake maganar hada kan malaman Izalah da darika, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa kan lamarin a faifan bidiyo inda ya soki shirin.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama masu garkuwa da mutane tare da bindiga 8 da sauran kayan maye da yan daba a watan Agustan shekarar 2025 da ya wuce.
’Yan sanda a Zone 16 sun kama wata dalibar jami'ar FUO mai suna Kadi bayan wani bidiyo ya yadu a intanet, inda aka nuna ta tana yi wa wata daliba tsirara.
Hukumar NEMA ta kai agajin gaggawa jihar Adamawa bayan ruwa ya jawo ambaliya a karamar hukumar Numan da ke jihar Adamawa. Gidaje da gonaki sun lalace.
Muhammad Malumfashi
Samu kari