Muhammad Malumfashi
21439 articles published since 15 Yun 2016
21439 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar NAHCON ta fara kokarin rage kudin aikin Hajjin bana na 2026. Kasar Saudiyya ta rage adadin kujerun Najeriya daga 95,000 zuwa 66,910 a 2026.
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar da ke yawo cewa JAMB ba zai sake zama wajibi wajen samun gurbin shiga jami’o’i da sauran makarantun gaba da sakandire.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro yayin harin.
Gwamnatin Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da ‘ya’yansa guda biyu da wasu kotu bisa zargin almundahanar N4.4bn kan aikin tsandauri a Dala.
Tsohon dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar APC a jihar Rivers ya bukaci ministan Abuja, Nyesom Wike ya nemi afuwarsa bayan kalamansa da ya kira shi barawo.
Bello Turji ya fara shirya sababbin hare-hare a gabashin Sokoto bayan ruwan damina ya ja baya, an ce ya sake tsara runduna da sauya kwamandoji don karfafa iko.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi magana kan afuwar da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa wasu 'yan Najeriya. Ta ce har yanzu babu wanda aka saki.
Farashin man fetur ya kai N1,000 a Jos, Gombe da wasu biranen Arewacin Najeriya da dama, direbobi sun koka kan tsadar man. 'Yan kasuwa sun fadi dalilin tsadar.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa fitaccen Ɗan Kasuwa a Najeriya, Alhaji Ali Oladeinde Akinyele ya mutu bayan ya sha fama da doguwar jinya a Lagos.
Muhammad Malumfashi
Samu kari