Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin a sake duba ayyukan samae da tsaro a jihar Katsina. Ya umarci a kara sayo kayan aiki ga jami'an tsaro.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Datti Baba Ahmed, ya bayyana cewa ya kamata hukumomi sun binciki Nasir El-Rufai.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bayyana yadda 'yan daba suka kaiwa tawagarsa farmaki bayan ya dawo daga fadar sarki wajen yin ta'aziyya.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo da Salihu Dembos da Ayo Adewuyi a matsayin shugabannin NTA, inda ya soke nade-naden da ya yi na sababbin shugabanni a Agusta, 2025.
Shugaba Bola Tinubu ya ce Najeriya ba ta tsoron sauye-sauyen ciniki da harajin da Donald Trump da ya kakabawa kasashe saboda tattalin arzikin kasar ya kara karfi.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi martani mai zafi ga ministan babban birinin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan sharuddan da ya gindaya ga PDP.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, tare da magoya bayansa a PDP sun gindaya sharuddan samun zaman lafiya a babbar jam'iyyar adawa.
Kansilolin APC a majalisar Abuja sun tsige shugaban majalisa, Mathew Yare, tare da maye gurbinsa da Jankaro Ibrahim. Sai dai, Yare ya ce matakin ya saba doka.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Rivers, Tony Okocha ya ce jam'iyyar APC za ta yi aiki da Siminalayi Fubara idan ya dawo mulki a watan Satumbar 2025 da muke ciki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari