Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta amince da cewa ta kai manyan ayyuka jihar Legas fiye da sauran sassan kasar nan, amma ta bayar da dalili.
Wata Kotun Majistare a jihar Ebonyi ta bayar da umarnin a tsare wani malamin addini bisa zargin yunkurin kisan kai, haddasa gobara, da sauran laifuffuka.
Gwamnatin tarayya karkashin ma'aikatar gidaje ta kasa za ta horar da matasa 100,000 a fannonin gine gine daban daban domin samun kwarewa a jihohin Najeriya.
Jigon APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi ikirarin cewa daga nan zuwa karshen 2025, manyan yan Arewa za su kara gamsuwa da mulkin Tinubu ta hanyar komawa APC.
A labarin nan, za ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta karyata tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN da ya ce APC ta dauki nauyin kai wa jama'arsa hari.
Jigo a jam'iyyar APC a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, bayan ya yi kalaman zargi kan gwamnatin Bola Tinubu.
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram a jihohin Borno da Yobe. Sun kwato makamai da wasu kayyakin da suke shirin hada bama bamai da su.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf zai kaddamar da Majalisar Shura da ake sa ran zai taimaka wa gwamnatin wajen gano matsalolin jama'a.
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu masu garkuwa da mutane a jihar Kano. An kama su bayan wanda suka sace ya gane daya daga cikin masu garkuwa da mutanen.
Muhammad Malumfashi
Samu kari