Muhammad Malumfashi
21439 articles published since 15 Yun 2016
21439 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi tsokaci kan rahotannin da ke cewa ta nemo sojojin haya daga kasashen waje domin taimaka mata yaki da 'yan bindiga da sauran miyagu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa wasu jiga-jigan ADC za su sauya sheka zuwa jam'iyyar. Ya nuna cewa an kammala komai.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya gargadi mutanen Amurka da ke Najeriya kan zanga zangar da ake shirin yi a ranar 20 ga Oktoban 2025 kan sakin Nnamdi Kanu
Malamin addini, Sheikh Muhammad Nuru Khalid ya yi ikirarin cewa Lawrence of Arabia ne ya jagoranci kafa Wahabiyanci. Mun yi bincike kan gaskiyar lamarin.
Karamin ministan noma, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya bayyyana dalilan saukar farashin abinci a Najeriya. Sabi ya ce masu boye abinci sun firgita suka fito da shi.
Hadimin shugaba Donald Trump, Massad Boulos ya karyata cewa ana yi wa kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce an fi kashe Musulmi a kan Kiristoci.
‘Yan bindiga sun kai hari ofishin ‘yan sanda a garin Zonkwa, da ke Kaduna, sun kashe jami’ai biyu; an ce sun kai farmaki ne don ‘yantar da wasu da aka kulle.
Sojojin Najeriya sun kama kwamandan IPOB/ESN, Ifeanyi Eze (Gentle De Yahoo) a Imo, tare da wata mata mai taimakawa kungiyar, an gano makamai, mota da yara.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi tsokaci kan sauya sheka da 'yan siyasa ke yi daga PDP zuwa jam'iyyar APC. Ya ce ba ita ba ce mafi muhimmanci ga 'yan Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari