Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Gwamna Dauda Lawal Dare ya jero wasu dalilai da suka hana shi samun damar kawo karshen rashin tsaro a jihar inda ya ce a cikin mako biyu zai iya dalike matsalar.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya bayyana cewa bai shiga cikin wata hadaka ba don kifar da gwamnatin mai girma Bola Tinubu a 2027.
Gwamnatin Najeriya ta saki cikakken jerin sababbin darussan makarantun sakandare da za su fara aiki a watan Satumba na 2025. Darussan sun hada da Python.
Hukumar EFCC ta ayyana tsohon kwamishinan jihar Abia, Christopher Enweremadu, a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin almundahana da cin dukiyar jama'a.
An fara hasashen masu neman takara a zaben shugaban kasa a shekarar 2027 karkashin PDP bayan jam’iyyar ta tura tikitin takara zuwa Kudancin Najeriya.
Kungiyar masoyan tsohon shigaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta gana da Bola Ahmed Tinubu a Aso Villa, ta kuma tabbatar da goyon baya ga shugaban kasa.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ce dole ne a duba batun samar da 'yan sandan jihohi saboda magance ta'addanci.
A labarn nan, za a ji cewa kasar Burkina Faso da ke a karkashin mulkin soja ta haramta duk wata alakar soyayya ko aure a tsakanin jinsi daya, ta fitar da hukunci.
Muhammad Malumfashi
Samu kari