Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Kasashen Musulmi da Larabawa za su hadu a Qatar domin daukar mataki kan harin da Isra'ila ta kai Qatar. A ranar Litinin ne shugabannin za su hadu a Doha.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bayyana cewa za a kashe Naira tiriliyan 3 wajen wasu muhimman tituna a jihar Sokoto da Kebbi karkashin Bola Tinubu.
Tsohon dan majalisa daga jihar Plateau, Dachung Bagos ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta hukunta Shugaba Tinubu kan fara tallata shi da ake yi.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Rivers, Tonye Cole, ya yi kira ga ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da ya bar jam'iyyar PDP.
Mai girma gwamnan jihar Kuros Riba, Bassey Otu ya amin ce da nadin wanda Majalisar sarakuna ta zaba a a matsayin sabon sarkin kabilar Ekinta Clan.
Kasashen duniya 142 ciki har da Najeriya sun goyi bayan kafa kasar Falasdinawa a Gaza duk da adawar da Isra'ila da Amurka suka nuna a majalisar dinkin duniya.
Ministar harkokin mata Hajiya Imaan Sulaiman-Ibrahim, ta bayyana cewa ba ta rike kowane ma'aikaci a zuciya ba kan zanga-zangar da suka gudanar a kanta.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta amince da gaggauta yin shari'ar dan Najeriya da ya kai hari ofishin majalisar dinkin duniya. An kama Khalid Al-Barnawi a 2016.
Hukumar Kwalejin Fasaha ta Tarayya da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar dalibar ND II, Barira Adam a dakin kwanam dalibai mata bayan fama da jinya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari