Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Ministan noma, Sanata Abubakar Kyari ya bayyana cewa bude boda domin shigo da kayan abinci ya karya farashin abinci a Najeriya, ya ce an karfafi manoma.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Rundunar sojoji ta kama wata mata mai suna Fatima Isah Ile a Kanoma, bisa zargin taimakawa ‘yan ta’adda wajen ayyukansu.
Kasashen duniya ciki har da Birtaniya, Faransa da Jamus sun bukaci a dakatar da hare-hare bayan harin da Isra'ila ta kai a Gaza wanda ya jawo asarar rayuka.
Yan bindiga sun shiga kauyuka biyu a kananan hukumomin Makarfi da Kudan da ke jihar Kaduna, sun yi garkuwa da wani dan siyasa da ya yi fice a yankin.
Fitaccen jarumin Nollywood, Chiwetalu Agu ya musamta labarin da ake eyadawacewa ya yi bankwana da duniya, ya wallafa bidiyonsa don tabbatar da yana raye.
Rahotanni sun tabbatmar mana da cewa gwamnatin jihar Ogun ta nada mataimaka na musamman kan siyasa guda 1,200 domin inganta alaka da jama’a cikin mulki.
Bincike ya nuna cewa, bidiyon da wani matashi ya dora a intanet, cewa Donald Trump ya zai yi duk mai yiwuwa don hana Shugaba Tinubu tazarce a 2027 ba gaskiya ba ne.
Rundunar ’yan sanda a jihar Anambra ta tabbatar da mutuwar mutane hudu tare da jikkata 15 a yayin harin yan bindiga da aka kai wajen masu zaman makoki.
Rahotannin sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai hari kan masallata a garin Matazu da ke Katsina, inda aka kashe wasu tare da jikkata wasu daga ciki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari