Muhammad Malumfashi
20363 articles published since 15 Yun 2016
20363 articles published since 15 Yun 2016
Dalibai bakwai sun jikkata a Ukum, Benue bayan wani abin fashewa da ake zargin bam ne ya tashi a makarantarsu. ‘Yan sanda da gwamnati sun dauki matakai kan lamarin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara ga iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Kaduna yau Juma'a.
Wike ya caccaki tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal kan zarginsa da ya yi, yana mai kiran Tambuwal da maci amana, wanda ba shi da alkibla a siyasa.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kokarin dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan fagen siyasa tare da ba shi tikitin PDP a 2027.
Wata matar aure, Zuwaira Hassan ta shiga hannu bisa zargin kona al'aurar kanwar mijinta yar shekara 10, ta bayyana cewa ta yi haka ne kan umarnin wata mai magani.
‘Yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kashe hakimi a Sokoto, yayin da suka tilasta mutane tserewa daga gidajensu saboda hare-haren da suke kaiwa ba kakkautawa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa hadin gwiwar jami’an tsaro sun ceto wani ma’aikacin gwamnati da aka sace tare da kashe fitaccen shugaban ‘yan ta’adda a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana shirin sanya kafar wando daya da wasu shugabannin makarantun sakandare guda shida.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeirya domin halartar daura auren dan Sanata Abdul'Aziz Yari.
Muhammad Malumfashi
Samu kari