Muhammad Malumfashi
20363 articles published since 15 Yun 2016
20363 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Babangida Nguroje ya goyi bayan bukatar cire jihar Sardauna daga cikin Taraba ta yanzu.
Uwargidan shugaban kasar Najeriya, Oluremi Tinubu ta sanar da cewa ta samu kyautar fiye da N20bn zuwa yanzu na taya ta murnar haihuwa. Za ta gina dakin karatu.s
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta samu korafi kan zargin wani Kansila da cin zarafin Naira. An bukaci ta yi bincike tare da daukar mataki.
Lionel Messi ya lashe kyautar Ballon d’Or sau 8, mafi yawa a tarihi yayin da Ronaldo ke biye da shi. Rahoton Legit Hausa ya dubi manyan zakarun da sababbin taurari.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci addu'o'i da karatun Kur'ani a Kano. Maguzawa 280 sun karbi addinin Musulunci a gidansa da ke Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Shari'a Peter Lifu na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya bayyana matukar takaici a kan shari'ar tsohon gwamna, Gabriel Suswam.
Majalisar dattawan Najeriya ta bude ofishin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bayan rufe shi na sama da wata shida. Ana hasashen za ta iya komawa ofis a gaba.
Kotun soji ta yanke wa sojoji hudu hukuncin daurin rai da rai bayan kama su da laifin safarar makamai ga yan ta'adda ba bisa ka'ida ba a jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun samun nasarar dakile harin na 'yan bindiga tare da kashe da dama daga cikinsu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari