Muhammad Malumfashi
20363 articles published since 15 Yun 2016
20363 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa a shirye ta ke wajen raba matasan Kano da dabi'ar fadan daba da kwacen wayoyin jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa Omoyele Sowore na shirin ɓarowa Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike aiki a jihar Florida da ke Amurka.
Wata kungiya mai suna ta bukaci Alhaji Atiku Abubakar ya hakura da yin takara za bennshugaban kasa na shekarar 2027. Ta nemi ya marawa Peter Obi baya.
Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa cin hanci da rashawa babban laifi ne da zai jawo hana mutum biza komin girmansa a Najeriya.
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun yi awon gaba da matar fasto a yankin karamar hukumar Obi da ke jihar Nasarawa, sun hada da wata bakuwa.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bayyana cewa ya amsa gayyatar da hukumr DSS ta yi masa. Malami ya bayyana cewa an yi masa tambayoyi cikin mutuntawa.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya karbi dan takarar gwamnan Kogi, Dr Sam Omale daga YPP zuwa NNPP. 'Yan Kwankwasiyya sun yi murna da sauya shekara.
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da sababbin sauye-sauyen gwamnati da suka shafi kwamishinoni biyu da manyan sakatarori a jihar.
Ana hasashen cewa jihohin Arewa, kamar Kebbi, Taraba, da Adamawa za su samu ruwan sama da iska mai karfi. NiMet ta yi gargadi kan yiwuwar ambaliya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari