Muhammad Malumfashi
20360 articles published since 15 Yun 2016
20360 articles published since 15 Yun 2016
Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya. Kawunan shugaban jam'iyya na kasa da sakatare na kasa sun rabu kan zabubbukan shugabanni.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana yadda rayuwarsa ta sauya har yake shafe tsawon lokaci a ofis tun bayan mutuwar uwargidansa a 2024.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya rasa daya daga cikin hadimansa. Gwamnan ya mika sakon ta'aziyyarsa ga iyalan marigayin wanda ya rasu.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar cafke wasu mutane da ke hada baki da 'yan bindiga. An cafke mutanen ne suna kokarin kai man fetur ga miyagu.
An yi rashi a jihar Bauchi bayan rasuwar daya daga cikin shugabannin kananan hukumomi. Gwamna Bala Mohammed ya aika sakon ta'aziyyarsa ga iyalan marigayin.
Rundunar yan sanda reshen Zamfara ta ce yan bindiga sun fara daukar salom kai hari masallaci ne saboda su ja hankalin jama'a bayan ganin abin da ya faru a Katsina.
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da rage kudin kujerar aikin Hajjin 2025 da kusan N200,000 a kan abin da suka biya a 2025. Za a inganat aikin hajjin bana.
Gwamnonin Najeriya kimamin 20 sun ciwo bashin Naira biliyan 458 a wata shida na farkon 2025. Hakan na zuwa ne duk da karin kudin shiga da suka samu daga tarayya.
Ana hasashen wasu abubuwa da dama za su faru a siyasar Kano idan har Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam'iyyar APC mai mulki ya hadu da Abdullahi Ganduje.
Muhammad Malumfashi
Samu kari