Muhammad Malumfashi
20360 articles published since 15 Yun 2016
20360 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji yadda masoyin Buhari, Abdullahi Haruna Izge ya yi tariyar baya ga masarautar Daura a kan yadda Dauda Kahutu Rarara ya ki martaba Buhari.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa suna maraba da takarar tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Jonathan a zaben 2027.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnonin Arewa au hade wuri guda su rika magana da murya daya kam matsalar tsaro.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanar da shirin tsagaita wuta a zirin Gaza. Shirin ya tanadi kawo karshen yakin da ake tsakanin Hamas da Isra'ila.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ba gwamnonin Arewa shawara kan matsalar rashin tsaro. Gwamnan ya bukaci su tashi tsaye wajen magance matsalar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna hada baki da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun kuma kubutar da wani mutum.
Hon. Mohammed Bello, daya daga cikin fitattun 'yan APC a jihar Yobe, ya tarkatamagoya bayansa sun bar jam'iyyar, ADC da PDP sun fara lallaba shi.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai baba ta gani. Ta ba gwamnati wa'adi don ta biya mata bukatun da ta dade tana nema.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro ta kusa zama tarihi. Ya ce nan da wasu 'yan shekaru za a daina batun.
Muhammad Malumfashi
Samu kari