Muhammad Malumfashi
21423 articles published since 15 Yun 2016
21423 articles published since 15 Yun 2016
Jigon a APC a Kano, Alwan Hassan ya janye ikirarin cewa sanatoci sun karɓi dala miliyan 10 don jinkirta tantance Abdullahi Ramat a a matsayin shugaban hukumar NERC.
Matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi magana kan daliiban GGCSS Maga da aka sace a jihar Kebbi. Ta bayyana cewa ta yi matukar takaici kan sace daliban.
'Yan bindiga sun bude wuta kan mai uwa da wabi a harin da suka kai cocin Kwara. 'Yan bindigar sun kashe fasto, kuma sun sace masu ibada masu yawa a yayin harin.
Majalisar dattawan Najeriya ta fadi dalilin da ya sa ta ke son shugaba Bola Tinubu ya dauki sojoji 100,000 domin yaki da 'yan ta'adda bayan sace dalibai a Kebbi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara rigakafin masu satar dalibai da sauran bata gari ta hanyar daukar masu tsaron makarantu a Kano.
Baba Adinni na Legas, Alhaji Sikiru Alabi-Macfoy, ya yi kira da babbar murya ga limamai kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Ministan Harkokin Kasashen Waje, Yusuf Tuggar, ya ce har yanzu Najeriya na fama da tasirin rikicin da ya biyo bayan kisan Gaddafi wanda ya ƙara yawaitar makamai.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi sunayen mutanen da hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta tantance don a nada su jakadu.
Wasu yan sa-kai sun rasu yayin da wasu mayakan ISWAP suka kai hari kan dakarun Najeriya a jihar Borno. Yan sa-kai 4 ne suka rasu yayin da aka rasa wasu sojoji.
Muhammad Malumfashi
Samu kari