Muhammad Malumfashi
20360 articles published since 15 Yun 2016
20360 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta ceto wani mutum da aka kama da zargin yana damfara a kasuwar sayar da waya. An lakada masa duka kafin a fara yunkurin kashe shi.
A labarin nan, za a ji cewa Remi Tinubu ta sanar da irin wahalhalu da kiyayyar da ta sha a lokacin da Bola Tinubu ke takara da tikitin Muslim-Muslim.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara karkata kan Farfesa Joash Ojo Amupitan, SAN a matsayin wanda ya kamata ya maye gurbin shugaban hukumar INEC.
Wasu miyagun 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram, sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutum daya tare da kona fadar basarake.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da adadin mutanen da suka yi rajista a shirin mallakar katin zabe. Borno ta zamo ta daya yayin da Kano da Kaduna suke bayan Osun.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da fasinjoji ciki har da kwamishina a hukumar zabe.
Kotun tarayya za ta fara sauraron karar hana amfani da babur daga karfe 7:00 na dare zuwa karfe 6:00 na safe. Lauya Usamatu Abubakar ne ya shigar da kara.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya bayyana cewa mutane 40 aka kawo masa ya zbai daya a matsayin sabon Sarkin Zuru amma sai Allah ya ba Sanusi Mikail.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna damuwarsa kan rikicin da ke tsakanin matatar man Dangote da kungiyar PENGASSAN. Ya ce za a yi wa Najeriya dariya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari