Muhammad Malumfashi
21423 articles published since 15 Yun 2016
21423 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban karamar hukumar Danko/Wasagu da ke jihar Kebbi, Hussaini Aliyu ya ce zargin da wani dan Majalisar Amurka ya yi kan daliban da aka aace ba gakiya ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sauya shekar da waau gwamnoni ke yi zuwa jam'iyyar APC ba zai hana su faduwa ba a zaben 2027.
'Yan bindiga sun farmaki sojojin Najeriya a wani harin kwanton bauna da suka yi wa dakarun a dajin Danko Wasagu da ke jihar Kebbi. Sojojin sun je ceto dalibai ne.
Wasu 'yan majalisar Kano da suka hada da masu ci yanzu da tsofaffi, sun amince mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya fito takarar gwamna.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kama daya daga cikin jagororin kungiyar ISWAP, Hussaini Ismaila da laifin ta'addanci bayan DSS ta gurfanar da shi.
Sanata Jim Risch na Idaho a Amurka ya soki gwamnatin Najeriya kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Kebbi. Ya ce gwamnari ta gaza wajen basa kariya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da daukar malaman lissafi 400 domin cike gibin karancinsu a makarantun sakandire na gwamnati da inganta ilimi.
Yahuza Getso ya zargi hukumomin tsaro da sakaci bayan ya ba da rahoto cewa 'yan ta'adda za su kai hari Kebbi, lamarin da ya jawo har aka sace dalibai sama da 25.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya fitar da kasafin Kano mafi girma a tarihi, inda ilimi da lafiya suka samu kaso masu tsoka.
Muhammad Malumfashi
Samu kari