Muhammad Malumfashi
20359 articles published since 15 Yun 2016
20359 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa 'yan kasa jawabi a yau Laraba 1 ga watan Oktoban 2025 domin murnar ranar samun 'yancin kai bayan shekara 65.
A labarin nan, za a ji yadda kalaman hadimin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa su ka bata wa hamsahkin mai arziki a Najeriya, FemiOtedola rai matuka.
Majalisar Dattawa ta amince da kasafin Naira biliyan 140 ga hukumar NCDC don manyan ayyuka da gudanarwa a Abuja da jihohi shida na Arewa ta Tsakiya.
An tura wani Fasto mai shekara 63 da ake kira Luke Eze, gidan yari bayan tuhumar shi da cin zarafin ’yan mata biyu wadanda adda da kanwa suke a jihar Enugu.
Yayin da Najeriya za ta yi bikin cika shekaru 65 da samun 'yanci. Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi kai tsaye ga 'yan kasa a ranar 1 ga Oktoba, 2025.
Babbar Kotun Tarayya mai Zama a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ta umarci sufeta janar na rundunar yan sandan Najeriya ya cafke shugaban INEC, Mahmud Yakubu.
Sabon Sarkin Ibadan, Oba Rashidi Ladoja ya karbi bakuncin Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a fadarsa inda ya tabbatar musu da cewa a yanzu shi ba dan siyasa ba ne.
Atiku, Obi da Amaechi sun shiga hadakar adawa a karkashin ADC domin kifar da Tinubu a 2027, amma jam’iyyar na bukatar hadin kai, tsari da wasu dabaru biyu.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar cafke wani hatsabibin dan bindiga. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu tarin yawa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari