Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akoabio ya bayyana cewa an samu ci gaba da tsarin gudanar da zaben tun bayan kifar da PDP a zaben 2015.
A wannan labarin, za a ji cewa daya daga cikin masu jan tawagar 'yan ta'adda, Babawo Badoo ya koma ga Mahaliccinsa bayan ya yi kokarin kwace makamin sooja.
Jiga-jigan jam'iyyar PDP 15 a Zamfara, ciki har da shugabanni na jiha, sun koma APC. Yari da Matawalle za su karɓe su, APC ta ce za ta kwato mulki a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa bayan rahoton da DSS ta fitar, gwamnatocin Ondo da Kogi sun tashi haikan domin kare harin yan ta'addan ISWAP a sassan jihohin.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai sayar da hannun jarin matatar shi na kashi 10 zuwa 15 a shekara mai zuwa. Ya bayyana cewa zai fadada matatar.
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan harajin 15% da shugaban Amurka, Donald Trump ya kakakba wa kasar da bukatar karbar bakin da aka kora daga Amurka.
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa reshen Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum takwas a hadarin wata tirela mai dauke da buhunan siminti ranar Laraba da daddare.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa shi ne juya gwamnatin Abba Kabir Yusuf kamar yadda ke ta zargi a baya-bayan nan.
Gwamnatin tarayya ta yi ta’aziyya ga mutanen Neja bisa gobarar tankar man fetur da ta kashe fiye da 30, ta umurci NEMA da NOA su taimaka da wayar da kai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari