Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
Tinubu ya sauya shugabannin rundunonin tsaro, ya naɗa Oluyede, Shaibu, Aneke da Abbas a sababbin mukamai domin ƙarfafa tsaro da haɗin kai a Najeriya.
Tsohon Ministan Harkokin Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa fasahar zamani kamar AI ba za su kwace ayyyukan mutane ba sai dai su karo dama.
A yayin da ya sallami kusan dukkanin hafsoshin tsaron Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nada sababbin hafsoshi, ciki har da Janar Olufemi Oluyede wanda ya zama CDS.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gyara a hukumomin tsaron Najeriya, inda ya kori babban hafsan tsaro da wasu shugabanni, ya kuma nada sababbi.
Ministan birnin tarayyar Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba zai bayyana a kotu kan shari’ar shugaban IPOB, Nnamdi Kanu ba saboda kawai sunansa ya fito a jarida.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce shi ba mai magana ne da yawun Shugaba Bola Tinubu ba, duk da yana bayyana ayyukansa a matsayin jagora a birnin.
Shugabannin SDP na jihohi sun goti bayan korar tsohon shugaban jam'iyyar na kasa, Shehu Gabam da wasu jiga-jigai biyu, sun ce gaskiya ta yi nasara kan mugunta.
Gwamnonin Najeriya sun umarci magoya bayansu da su fara kamun kafa a majalisu domin tabbayar da dokar ware wa mata kujerun siyasa na musamman a jihohi da tarayya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari