Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran wadanda ake tuhuma a kotu sun kawo tsaiko a zaman ranar Litinin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa yana fuskantar matsin lamba kan sai ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa da sababin hafsoshin tsaron Najeriya a fadar gwamnati da ke Abuja, ana sa ran za su tattaunawa batun tsaron kasa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nuna rashin jin dadinsa bayan ya kasa samun fom din takarar shugabancin jam'iyyar PDP. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC, Farfesa Joash Amupitan ya nada tsohon editan Punch Adedayo Oketola a matsayin mai magana da yawunsa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ned Nwoko ya mika wasu shawarwari ga gwamnatin tarayya a kan yadda za a dawo da zaman lafiya yankin Kudu maso Gabas.
Mai sharhi kn lamuran tsaro, Audu Bulama Bukarti ya ce sauya hafsoshin tsaro ba zai kawo mafita ba har sai an sauya salon yaki da 'yan ta'adda a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ke ta samun nasarar kama masu safarar miyagun kwayoyi daban-daban.
Jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Nnamdi Kanu, ya kasa fara kare kansa a gaban kotu kan zargin aikata ta'addanci. Ya ce babu wata tuhuma a kansa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari