Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
NSA Nuhu Ribadu da ofishin jakadancin Birtaniya a Najeriya sun aika sakon ta'aziyya ga gwamnatin jihar Gombe bisa raauwar kwamishinansa na tsaro.
Babbar Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta umarci jam'iyyar PDP ta dakatar da shirinta na yin babban taronta a Ibadan, babban birnin jihar Oyo a watan Gobe.
Babbar Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta tunbuke dan Majalisar Wakilai mai wakiltar Gummi/Bukkuyum, Abubakar Gummi daga kujerarsa saboda ya koma APC.
Ministan harkokin cikin gida, Dr. Tunji Ojo ya ba da umarnin gyara shafin daukar aikim hukumomin da ke karkashin CDCFIB, kuma ga dukkan alamu an aamu ci gaba.
A labarin nan, za a ji cewa wani rahoto ya bayyana yadda wasu mutane sama da miliyan 24 ke cikin barazanar fadawa a cikin matsanancin yunwa a shekarar 2026.
A labarin nan, za a ji cewa masana sun fara bayyana damuwa bayan jam'iyya mai mulki ta APC ta yi kaka-gida a majalisun wakilai da na dattawan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa ta gayyaci Sanata Godswill Akpabio zuwa kaddamar da aiki ne saboda bin doka.
Hukumar INEC ta yi karin haske kan cigaba da rajistar jam'iyyu da ta fara. Kungiyoyi 6 sun gaza cika sharuda yayin da 8 suka tafi mataki na gaba.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
Muhammad Malumfashi
Samu kari