Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya bayyana cewa tawagar gwamnati a Amurka na kokarin gyara labaran karya da ke zargin wariyar addini a Najeriya.
Fiye da 'yan siyasa 1,600 suka sauya sheka daga jam'iyyar APC suka koma PDP a Limawa, jihar Jigawa. An rahoto cewa wannan sauya sheka ya girgiza siyasar Jigawa.
Gwamna Zulum ya umurci mazauna Borno su gudanar da azumi da addu’a a Litinin domin neman taimakon Allah kan sabon tashin hankali da ake fuskanta a jihar.
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagoranci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karyata labarin da ke yawo cewa ta ba da umarni rufe duk wata makarantar gwamnati.
Karamin ministan gidaje, Abdullahi Ata ya mayar da martani ga gargadin APC a Kano, yana cewa maganganunsa ko kusa ba su saba ka'ida da dimokuraɗiyya ba.
Jihar Kano ta shiga layin jihohin da suka taba gabatar da kasafin kudi na sama da Naira tiriliyan guda, jihar Legas ce ke ke jan ragama inda ta haura N3trn.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Nasir Idris ta Kebbi ta yi bayani a kan lokacin da ta ke sa ran jami'an tsaro za su samu nasarar ƙwato ƴan matan makarantar Maga.
Ministan tsaro Bello Matawalle ya ce an kama sojojin da suka janye kafin sace daliban Maga, kuma za su fuskanci hukunci idan aka same su da laifi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari