Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Makarantar St Mary Papiri da ke jihar Neja ta fitar da bayani cewa adadin daliban da aka sace a harin 'yan bindiga ya kai 303 bayan an nemi dalibai 88 an rasa.
Fasto Elijah Ayodele ya soki Shugaba Bola Tinubu saboda karuwar sace-sace da kashe-kashe, yana cewa idan ya kasa magance tsaro ya kamata ya yi murabus.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban DSS, Tosin Adeola Ajayi. An yi wa Tinubu bayani game da halin da kasa ke ciki kan lamuran tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Majalisar dinkin duniya ta yi Allah wadai kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Neja. Ta bukaci a gaggauta kokarin tabbatar da cewa an kubutar da su.
Jam'iyyar APC ta gargadi ministan gidaje, Yusuf Ata kan tallata takarar Sanata Barau Jibrin a Kano a 2027. Shugaban APC ya ce za su iya daukar mataki a kansa.
'Yan jam'iyyar NNPP 774 ne suka sauya sheka a jihar Kano suka koma APC a gundumar Rimin Gado. Alhaji Rabiu Bichi ne ya karbe su yayin sauya shekar da suka yi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya fasa tafiyar da ya shirya yi zuwa Afrika ta Kudu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta gargadi masu shirya zanga zanga kan sace dalibai a GGCSS Maga a jihar Kebbi. Ta ce hakan zai dagula kokarin ceto daliban.
Muhammad Malumfashi
Samu kari