Muhammad Malumfashi
20325 articles published since 15 Yun 2016
20325 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon minista a Najeriya, Solomon Dalung ya zargi Shugaba Tinubu da fallasa muhimman bayanan tsaro a fili, yana mai cewa hakan yana kara wa ’yan ta’adda karfi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da umarnin dawo da jami'anta da ke gadin manyan mutane bayan umarnin Shugaban Kasa.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin jihar Legas na 2026. Ya mika kasafin Naira tiriliyan 4.2 a shekarar 2026 mai zuwa.
An kashe babban kwamandan sojin Hezbollah, Hassan Ali Tabtabai, a harin da Isra’ila ta kai Lebanon, lamarin da ya jawo fargaba bayan shekara guda da tsagaita wuta.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Benjamin Kalu ya ce ya zama wajibi a hana tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Najeriya ko yafe musu.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi tir da yunƙurin tsohon gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje na yi wa hukumar Hisbah kishiya.
An gano wani bidiyon da ya fito daga hannun dan bindiga ya nuna yadda aka kula da yaran, tare da bayyana cewa sulhu da tattaunawa ne ya ba da damar sakin daliban.
Rundunar ’yan sandan Kwara ta tabbatar da sace mutane 10 a Isapa, tare da kaddamar da aikin ceto bayan harin da ake zargin makiyaya ne suka kai garin.
Dan majalisar wakilai, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya nemi a rufe majalisar wakilai sabida yadda ake zubar da jini a fadin Najeriya sakamakon rashin tsaro.
Muhammad Malumfashi
Samu kari