Muhammad Malumfashi
21411 articles published since 15 Yun 2016
21411 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji yadda aka samu saɓani a tsakanin matatar Dangote da yan kasuwa kusan 20 da ke sayen mai kai tsaye daga matatar saboda batun farashi.
Bankin CBN ya fitar da hasashe game da yadda farashin man fetur zai kasance a Najeriya a 2026 lura da alkaluman tattalin arziki. Ya ce lita za ta kai N950 a 2026.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf kan barin jam'iyyar, yana mai bayanin cewa jam'iyyar ta fi cika ka'idojin doka a Najeriya.
Rashin yarda da sake gabatar da kasafin kudi da kin neman wa'adi na biyu ga gwamna Simi Fubara na cikin abubuwan da suka jawo sabani da Wike a siyasar Rivers.
Wani dan bindiga da ba a gano ba shi ba ya kashe mutum biyu tare da jikkata akalla shida a wani hari da ya kai a cocin Amurka ana shirin jana'izar wasu a cocin.
Majalisar Dokokin Legas ta amince da kasafin kuɗin Naira tiriliyan 4.44 na 2026 don ayyukan raya ƙasa, lafiya, da ilimi ƙarƙashin tsarin T.H.E.M.E.S+.
Babbar Kotun Tarayya ba ta shirya sake duba hukuncin Nnamdi Kanu ba, binciken CableCheck ya tabbatar da rashin hujja. Lauyan Kanu ya bayyana wannan a matsayin ƙarya.
Sanata Basiru ya nemi Nyesom Wike ya yi murabus, yayin da magoya bayan APC suka yi zanga-zanga a Abuja suna neman Shugaba Tinubu ya kori Ministan na FCT nan take.
Kungiyar NADECO USA ta roki Shugaba Tinubu ya sallami Ministan Abuja, Nyesom Wike, don kawo ƙarshen rikicin siyasa a Jihar Rivers kafin zaɓen 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari