Muhammad Malumfashi
20325 articles published since 15 Yun 2016
20325 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin jihar Abia ta rufe ofishin yakin neman zaben 'Renewed Hope Partners 'na Shugaba Tinubu a Umuahia, inda jami’in hukumar ya ce ba a basu sanarwa ba.
An ceto ɗalibai mata guda 25 da aka sace daga makarantar mata da ke Maga da ke jihar Kebbi a Arewa maso Yammacin Najeriya bayan wasu biyu sun kubutua tun farko.
An shiga fargaba a Malumfashi bayan wani jami'in CJTF ya harbe Alhaji Ibrahim Nagode, mahaifin wani jagoran ’yan bindiga, har lahira. An ce DSS ta kama jami'an.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dage sauraro karar da EFCC ta kai tsohon gwamnan Anambra, Willie Obiano har sai baba ta gani kan almundahana.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana shirin kafa sabuwar kungiyar tsaro mai kama da Hisbah domin daukar ma’aikatan da gwamnatin yanzu ta kore su.
Gwamnatin Amurka ta yanke wa ’yan Najeriya biyu hukunci kan manyan laifuffukan zamba da suka haura $472,000, bayan sun yi amfani da bayanan jama’a wajen damfara.
Gwamna Ahmed Ododo ya bayyana irin halin da ya shiga lolacin da ya samu labarin rasuwar Sarkin Bassa Nge kuma tsohon gwamnan Bauchi na soji, Abu Ali.
’Yan bindiga sun kai hari a Biresawa da wasu kauyuka a Tsanyawa, Kano, suka sace akalla mutum 8, ciki har da mata da matafiya. Mazauna sun tsere cikin dare.
Hukumar kwastam ta bullo sa tsarin gwada lafiyar jami'anta. Hukumar ta umarci a fara yin gwajin miyagun kwayoyi ga sababbin jami'ai da wadanda ke aiki a yanzu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari