Muhammad Malumfashi
20324 articles published since 15 Yun 2016
20324 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada jakadu wadanda za su rika wakiltar Najeriya a kasashen waje. Hakan na zuwa ne bayan ya kwashe fiye da shekara biyu a mulki.
Fiataccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa abubuwan da yake yi na neman sulhu da ya nufin goyon bayan 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayyana cewa ko sisin kwabo gwamnati bata biya 'yan bindiga ba kafin su sako daliban da suka sace a jihar Kebbi.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Atiku ya ce 'yan bindiga na cin karensu babu babbaka.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta shaidawa kotu yawan kudin da Tukur Mamu ya samu a matsayin ladansa bayan harin da 'yan ta'adda suka kai Kaduna.
Gwamnatin Kogi ta karyata zargin karkatar da kudin kananan hukumomi, tana mai cewa siyasa ce kawai ke haifar da wannan kazafi da nufin bata sunan Gwamna Ododo.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya karyata zargin kashe-kashe a baya, yana cewa ba ya da hannu kai tsaye ko a kaikaice inda ya gargadi masu yada hakan.
Babbar kotun Kano ta dage shari'ar zargin cin hanci da almundahana da ake wa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Ganduje, matarsa, danss da wasu shida.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban majalisar dokokin Neja, Rt. Hon. Abdulmalik Sarkindaji ya yi barazana ga gwamnati a kan jan kafa wajen ceto daliban Papiri.
Muhammad Malumfashi
Samu kari