Muhammad Malumfashi
21407 articles published since 15 Yun 2016
21407 articles published since 15 Yun 2016
Kotu a Malaysia ta yanke wa ɗan Najeriya, Emeka Augustine, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ya jefa jikansa daga bene mai hawa uku ya mutu a shekarar 2020 a yau.
Shugaba Bola Tinubu ya yi hasashe cewa farashin kayan abinci zai sauka ƙasa da kashi 10 a 2026, yana nufin inganta rayuwa da bunƙasar tattalin arzikin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa wata kotun Majistare da ke Jigawa ta bayar da umarnin a kamo wani jami'in SSS mai suna Fifeanyi Festus kan zargin sace yarinya a Jigawa.
A labarin nan, za a ji rundunar sojin Najeriya ta bayyana takaicin yadda wasu bata-gari ke bayyana kansu a matsayin shugaban sojin Najeriya a shafukan sada zumunta.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP a matakin kasa ya bayyana rashin amincewa da hukuncin da kotu ta yanke game da dambarwar Shugabanci a Kano.
Hukumar agajin gaggawa ta NEMA ta kai dauki wajen kashe gobara karamar hukumar Malumfashi a jihar Katsina. Fashewar wutar sola ne ya tayar da gobarar.
Jam’iyyar PDP a Bauchi ta karyata jita-jitar cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na shirin ficewa zuwa ADC, tana kiran rahoton ƙarya da yaudara.
Rundunar sojin saman Najeriya ta sanar da cewa tana dab da karbar jiragen yaki 12 daga wani kamfanin kera makamai daga Amurka domin yaki da 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulkin Najeriya ta APC ta karyata cewa tsohon Shugabanta Abdullahi Adamu ya yanki tikitin zama 'dan jam'iyyar adawa ta ADC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari