Muhammad Malumfashi
20222 articles published since 15 Yun 2016
20222 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya nuna takaicinsa kan yadda matsalar rashin tsaro ke kara tabarbarewa. Ya bukaci gwamnati ta daina tattaunawa da yan bindiga.
Dan takarar shugaban kasa a LP a 2023, Peter Obi ya ziyarci tsohon ministan Buhari, Chris Ngige bayan 'yan ta'adda sun kai masa hari sun kashe wata mata.
Rundunar sojojin Najeriya ta karawa wasu jami'anta matsayi daga Birgediya Janar zuwa Manjo Janar, daga Kanal zuwa Nirgediya Janar har dakaru 105.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya janye wa Sanatoci da 'yan majalisar kasa 'yan sanda. Ya ce hakan zai inganta tsaro.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya ce ya ce juyin mulkin Guinea Bissau ya fi masa zafi a kan kayar da shi zabe da Buhari ya yi a 2015.
Gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga hukumomin tsaro su damke tsohon ahugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje kan shirinsa na kafa rundunar Hisbah.
Wata kotun Rivers ta yanke wa ɗalibin jami'ar UNIPORT, Damian Okoligwe, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kashe masoyiyarsa Justina Otuene da sassara jikinta.
Bayan sama da awanni 24 da rasuwarsa, an birne gawar Sheikh Dahiru Usman Bauchi a cikin masallacinsa bayan yi masa sallah kamar yadda musulunci ya tanada.
Matashin malamin Musulunci daga Jihar Niger ya yi magana bayan rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi, yana mai cewa dukkan malamai daya suke wajen kuskuren tafarki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari