Muhammad Malumfashi
20216 articles published since 15 Yun 2016
20216 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar Diocese ɗin Katolika ta Kontagora ta fitar da sunayen mutum 265 — malamai, ma’aikata, daliban sakandare da firamare — da har yanzu suke hannun ’yan bindiga.
Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya yi jimamin raauwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya bayyana a matsayin jagoran da ya koya tarbiyya.
Tsohon ministan shari'a a karkashin gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami ya amsa gayyatar da hukumar EFCC ta yi masa don amsa tambayoyi.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Barau I Jibrin ya dauki zafi bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta zarge shi da kalaman da za su iya dagula matsalar tsaro a Kano.
’Yan bindiga sun saki mutum 37 a karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, bayan shafe makonni ana sulhu da miyagun ba tare da biyan kudin fansa ba.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta gayyaci tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, Dati Baba Ahmed kan zargin yin wasu kalaman tunzura jama'a.
Gwamnonin jihohin Kano, Bauchi, Gombe, Neja da Bauchi sun halarci jana'izar Dahiru Usman Bauchi. Kashim Shettima, Atiku Abubakar da Nuhu Ribadu sun je sallar.
Hedkwatar tsaro ta fara gudanar da bincike kan sojojin da suka janye daga makarantar GGCSS Maga, kafin kawo harin 'yan bindiga. An fara gudanar da bincike.
Shugaban kasar Venezuela ya bayyana cewa ba ya zaune cikin tsoro duk da Amurka tana son a kama shi. Amurka ta sanya ladan dala miliyan 50 a kan kama shi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari