Muhammad Malumfashi
20180 articles published since 15 Yun 2016
20180 articles published since 15 Yun 2016
Mai magana da yawun majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu ya bayyana cewa Majalisa ta aminta cewa gwamnati ba ta biya kudin fansar daliban Kebbi ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya sake tayar da kura bayan ya sanar da neman dakatar da shigowar ’yan ƙasashen da ya kira “ƙasashe masu tasowa”, musamman daga Afrika.
An wani tsohon bidiyo da aka dawo da shi, an gano Sheikh Dahiru Bauchi yana jan hankalin al’ummar Kano da su guji tayar da hankula bayan tube Sanusi II daga sarauta.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya isa Bauchi domin wakiltar Shugaba Tinubu a jana’izar fitaccen malami, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Manyan sun halarta.
Naziru Shiekh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana cewa an jinkirta jana'izar mahaifinsu ne saboda a ba mutane daga ciki da wajen Najeriya damar halarta.
Kwanaki kadan bayan kubutar da yan matana da aka sace a makarantar Maga, yan bindiga sun sake komawa jihar Kebbi, sun kashe jami'an hukumar NIS uku.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya taba shaidawa makusancinsa adadin shekarun za zai kwashe a raye.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce ba wani adawa a jihar, yana tabbatar da cewa mutanen Edo gaba ɗaya suna goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar 'yan sanda jihar Bauchi ta kama mutum shida a wani fada da aka gwabza tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Zaki. An kashe mutum daya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari