Muhammad Malumfashi
21400 articles published since 15 Yun 2016
21400 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sadan jihar Kano ta zargi makotan Fatima Abubakar da ta gamu da iftila'i da yaranta da karairayi a shafukan sada zumunta.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta kawo karshen shari'a da ake yi dangane da waye sahihin Sakatarenta na kasa a gaban kotu da ke Abuja.
Harin 'yan bindiga a Zamfara ya jefa Shugaban Karamar Hukumar Tsafe da tawagarsa cikin fargaba, yayin da suke kan hanya don ceto mutane daga masu garkuwa.
Kungiyar Izala ta tura malamai tafsiri jihohin Najeriya da wasu kasashen duniya. Shugaban malaman kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne ya tura malaman.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya tabayar da tabbacin cewa ana aikin ceto wasu kiristoci sama da 100 da aka sace a Kaduna.
Ofishin jakadancin kasar Amurka a Najeriya ya yi jimamin rasuwar Imam Abdullahi Abubakar, malamin Musulunci da ya ceci Kiristoci 300 a jihar Plateau.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta mika bukata ga kotu domin a bayar da damar tsawaita garkame Abubakar Malami SAN domin ci gaba da bincikensa.
Tsohon mai bai wa shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed, ya ce ADC za ta fuskanci rikici idan Atiku Abubakar ya samu tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Habibu Yahaya Kaura ya rasu bayan fama da doguwar jinya a wani asibiti a Abuja. Manyan malamai a Najeriya sun tabbatar da rasuwarsa
Muhammad Malumfashi
Samu kari