Muhammad Malumfashi
20135 articles published since 15 Yun 2016
20135 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar yan jarida IPI Nigeria ta bayyana laififfukan da wasu gwamnoni suka yi wanda ya sa ta sanya su a jerin wadanda ba su mutunta yan jarida.
Akwai alamu cewa Shugaba Bola Tinubu zai sake korar wasu manyan jami’an tsaro bayan murabus na Mohammed Badaru Abubakar d aka kafa dokar ta-baci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Gwabin Musa a matsayin sabon ministan tsaro bayan Badaru ya yi murabus.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa ,Olusegun Obasanjo ya bayar da tabbacin cewa zai iya bayyana a kotu kan kwaniglar aikin Mambilla.
Manyan malamai da dama a Najeriya daga kowane bangare sun nuna alhini game da rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi inda suka bayyana gudunmawarsa ga Musulmi.
Gwamnatin Abia ta karyata labarin da ake yadawa cewa Gwamna Alex Otti ya sha da kyar a harin yan bindiga, ta ce wadanda aka farmaki ba ayarin Gwamna ba ne.
Rikicin shugabancin PDP ya tayar da jijiyoyin wuya bayan fitowar wasiƙar Gwamna Ademola Adeleke da ake zargin ya yi murabus daga jam'iyyar a Osun.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gana da shugabannin ADC na jihohi bayan shigarsa jam’iyyar, ya nemi masoyansa su yi rajista gabanin 2027.
Dakarun Najeriya sun bayyana nasarorin da suka samu sun kashe 'yan ta'adda takwas da kama 51 tare da kama makamai a farmakin da suka kai cikin kwana uku.
Muhammad Malumfashi
Samu kari