Muhammad Malumfashi
20135 articles published since 15 Yun 2016
20135 articles published since 15 Yun 2016
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da manoman da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Kaduna. Sun tafi da su zuwa cikin daji.
Gwamna Biodun Oyebanji ya dawo da galibin kwamishinonin da ya kora domin dinke barakar da ka iya barkewa a jam'iyyar APC kafin zaben gwamna a 2026.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa rikicin Boko Haram ba na addini ba ne. Gwamnan ya ce Musulmai da Kirista sun sha wuya kan rikicin.
Wasu jami'an Amurka da ke aiki a ofishin jakadancin kasar a Najeriya sun gana da hadimar shugaban kasa Bola Tinubu, Dr Abiodun Essiet kan rashin tsaro.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta yi karin haske kan sabanin da aka samu tsakanin 'yan banga da sojojin Nijar a iyakar Najeriya a jihar Katsina da ya kai ga harbi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar gudunarwar birnin tarayya Abuja ta sanar da shirin fara ƙwace filayen manyan mutanen da suka yi kunnen kashi wajen biyan haraji.
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya PDP ta mika kokon bararta ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta bukaci ya ceto adawa a Najeriya daga durkushewa.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta nuna aniyarta ta kafa rundunar 'yan sandan jiha. Gwamnatin ta ce za a kafa rundunar ne domin tabbatar da tsaron al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa ana hasashen Janar Christopher Musa mai ritaya zai maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar bayan ya samu ganawa da Shugaba Bola Tinubu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari