Muhammad Malumfashi
20135 articles published since 15 Yun 2016
20135 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban gwamnonin Arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya ce matsalar rashin tsaro ta sa sun hada kai bisa ganin uwar bari bayan ji a jika.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Najeriya za su san makomarsu a kan batun kara kirkirar sababbin jihohi da kara yawan mata, da yan sandan jihohi.
Falasdiawa 54 sun angwance a Gaza bayan shafe shekaru Isra'ila na kai musu hari. Amare da angwaye a Gaza sun nuna farin ciki tare da fatan samun zaman lafiya.
Wata mummunann gobara ta tashi da sassafe a jihar Katsina, ta ƙone iyalai guda biyar kurmus, ciki har da miji , matarsa da ‘ya’yansu har guda uku.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ziyarci wasu kananan hukumomin Kano da ke fama da barazanar 'yan bindiga. Ya gana da jami'an tsaro da jama'ar yankunan.
Sanata Francis Fadahunsi ya bukaci Shugaba Tinubu ya nada tsohon hafsan soja matsayin NSA, yana cewa hakan ne kawai zai tabbatar da ingantaccen tsarin tsaro.
Shugaba Vladimir Putin na kasar Rasha ya ce a shirye ya ke ya gwabza yaki da kasashen Turai idan suka nemi hakan. Wakilan Trump sun je Rasha daga Amurka.
Kocin Super Eagles ya fitar da jerin ƴan wasa 54 da ke da damar wakiltar Najeriya a gasar AFCON cikin wannan wata, inda daga bisani za a zaɓi 28 da suka fi cancanta.
Tsohon mai magana da yawun Tinubu, Denge Onoh ya bukaci Majalisar Dattawa ta soke nadin Reno Omokri a matsayin jakadan Najeriya. Ya kawo wasu dalilai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari