Muhammad Malumfashi
20135 articles published since 15 Yun 2016
20135 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai domin dakile hare-haren 'yan bindiga. Ya bukaci hadin kan jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta aika sako ga 'ya'yanta a fadin Najeriya game da manyan taruka biyu da za a gudanar a Abuja.
Gwamnatin Donald Trump ta dakatar da karɓar bukatar 'yan ƙasashe 19 na shiga Amurka, tana mai cewa matakin ya zama dole don ƙara tsaurara tsaron ƙasar.
Fadar shugaban kasa ta kare kalaman da Bola Tinubu ya yi na neman Goodluck Jonathan ya yi murabus daga kujerar shugaban kasa kan sace yan mata a Chibok.
Tsohon Ministan Tsaro Mohammed Badaru ya karyata rahoton bogi da ya ce ya yi murabus ne saboda zargin hare-haren Amurka da gwamnatin Tinubu kan ‘yan daji.
Shugaban tsagin jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki, ya yi martani kan ficewar Gwamna Kabiru Tanimu Turaki daga jam'iyyar. Ya ce ba su da masaniya.
Akwai wasu manyan kalubale 5 da Janar Christoper Musa zai fuskanta yayin da Shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi a matsayin sabon ministan tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ce duk da an samu lokacin da aka tattauna da 'yan ta'adda a baya, amma yanzu ba daga kafa ga ta'addanci.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya tantance Janar Christopher Musa a matsayin Ministan tsaro. Tantancewar na zuwa ne bayan nadin da Tinubu ya yi masa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari