Muhammad Malumfashi
20128 articles published since 15 Yun 2016
20128 articles published since 15 Yun 2016
Majalisar Tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da ware Naira biliyan 100 domin gyara cibiyoyin horar da jami'an yan sanda da sauran hukumomin tsaro a kasar nan.
Akwai alamun gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Gwamnan ya kafa sharadi don yin hakan.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnati ta bayyana sunayen wadanda ke daukar nauyin ta’addanci da garkuwa, domin tabbatar da hukunci a fili da kuma kare al’umma sosai.
Gwamnatin Amurka ta fara daukar matakai domin dakile kashe-kashen kiritocin da take zargin yana faruwa a Najeriya, ta hana ba masu hannu a lamarin biza.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kara nada sababbin ministoci a shekarar 2025 da muka fara bankwana da ita, sai dai babu wanda ya kora kawo yanzu.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da nadin tsohon hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro
An samu hargitsi a majalisar dattawa yayin da ake kokarin tantance sabon ministan tsaro, Christopher Musa. Wasu 'yan majalisa sun dage sai an yi wa Musa tambayoyi.
Wani lauya mazaunin Abuja, Pelumi Olajengbesi ya yaba da nadin tsohon babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa a matsayin Ministan Tsaron Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai domin dakile hare-haren 'yan bindiga. Ya bukaci hadin kan jama'a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari