Muhammad Malumfashi
20024 articles published since 15 Yun 2016
20024 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya jagoranci babbar tawaga ta malamai da shugabanni zuwa gidan marigayi Sheikh Dahiru Bauchi domin yin ta'aziyya.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga Goodluck Jonathan a gidansa da ke Abuja. Hadiminsa ya fadi dalilin kai ziyarar.
Gwamnonin jam'iyyar APC 6 sun shiga ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. An ce ganawar an yi ta ne a sirrance kuma ba a yi wa 'yan jarida bayani ba.
Tun farkon shekarar 2025 aka fara fuskantar yunkurin kifar da gwamnati a Benin. An so yin juyin mulki a Najeriya bayan yinsa a Madagascar da Guinea Bissau.
Jam'iyyar APC ta sanar da cewa ba za a gudanar da taron shigar Gwamna Kefas Agbu jam'iyyar a 2025 ba. APC ta ce za a yi taron ne a Janairun 2026.
Gwamnonin jihohin Arewa sun dauri damar ganin bayan duk wani nau'in matsalar tsaro da ya addabi yankin, sun kafa asusun hadin gwiwa don tara kudi.
Hukumar JAMB ta saki cikakken bayani da hanyoyin da dalibai za su bi domin yin rajistar UTME 2026, tare da gargaɗi kan bayanan NIN, matsalolin shigar da bayanai.s
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta karbi akalla dala biliyan 9.65 a matsayin bashi daga Bankin Duniya a tsakanin shekarar 2023 zuwa 2025.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari