Muhammad Malumfashi
21395 articles published since 15 Yun 2016
21395 articles published since 15 Yun 2016
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Sanata Garba Maidoki, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Sanatan ya bayyana cewa dakarun sojojin da ake da su sun yi kadan.
Rikici na kara zafi tsakanin magoya bayan Gwamna Abba Kabur Yusuf da yan Kwankwaso,an fara nunawa juma yatsa kan wasu kwangilolin gwamnatin Kano.
Tsohon gwamnan Benue, Gabriel Suswam, ya fice daga PDP, yana zargin rashin haɗin kai da rikice-rikicen cikin gida da suka tilasta masa yin murabus.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan matsalar yi wa yara auren wuri a Arewa. Ya bayyana cewa iyaye na samun kansu cikin halin rashin tabbas.
Bankin Duniya ya tabbatar da cewa sauye-sauyen tattalin arzikin Najeriya da Shugaba Tinubu ya yi sun zama abin misali domin a tattaunawa a kansu a matakin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya sanar da cewa nauyi ne ya rataya a wuyansa ya ankarar da shugabannin siyasa nauyin da ke kansu.
Binciken OCCRP ya bankaɗo yadda Nzube Ikeji ya damfari wata 'yar Romania $2.5m; ya yi ikirarin shi Yariman Dubai ne. An bankado yadda soyayyar intanet ta janyo zamba
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi magana kan karfin da jam'iyyun adawa suke da shi. Ya bayyana bambancin ADC da jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta fara yunkurin kara kason kudi da za a rika ba wa gwamnatin tarayya daga asusun tarayyar kasar saboda wasu dalilai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari