Muhammad Malumfashi
20085 articles published since 15 Yun 2016
20085 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan saurin dakile yunkurin juyin mulki a Benin, ya kira matakin “gagarumin dabara”.
Gwamnatin Faransa ta ce ta taimaka wa kasar Benin dakile sojojin da suka nemi kifar ga gwamnatin shugaba Patrice Talon a ranar Lahadi. Najeriya ma ta kai dauki.
Abubakar Malami ya kwana a ofishin EFCC bayan tsawon tambayoyi kan binciken asusun banki 46 da ake zargin yana da alaka da su da wasu badakaloli a lokacin Buhari.
Rahotanni sun ce an hango fitaccen dan bindiga, Kachalla Bello Turji, tare da mayaka da dama a yankin Fadamar Kanwa na Sabon-Birni da ke jihar Sokoto.
Sarkin Daura zai yi wa Dauda Kahutu Rarara nadin sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce tsakanin masoya Buhari da magoya bayan mawakin.
Tsohon Gwamnan Ogun, Olusegun Osoba, ya bayyana dalilin da ya kawo ƙarshen tallafin aikin hajji da Umra, inda ya karkatar da kuɗin zuwa ilimi da kayan makarantu.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Manyan shugabannin addinai da gargajiya sun ce tabarbarewar tsaro a Najeriya ta koma gaban Shugaba Tinubu, suna kiran a dauki mataki cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Similayi Fubara ya jagoranci magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya ce babu wata kariya da yake samu a PDP.
Muhammad Malumfashi
Samu kari