Muhammad Malumfashi
21395 articles published since 15 Yun 2016
21395 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ma'aikatan Najeriya sun fara cin gajiyar wani bangare na dokokin haraji da gwamnatin Bola Tinubu ta zo da su.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa na kashe Musulmai 75 a jihar saboda kin amincewa da mummunar akidar da 'yan ta'adda suka zo da ita.
Majaliaar wakilai da ta Dattawa sun kafa kwamitocin da za su zauna au duba banbancin da aka samu a dokar zaben da aka yi wa garambawul a Najeriya.
Sakataren APC na Gombe ya soki Sheikh Isa Ali Pantami a ofishin jam'iyya; ya ce kowa haushinsa yake ji saboda rashin ziyartar ofis. Malamin ya yi martani.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura bataliyar sojoji jihar Kwara domin hallaka 'yan ta'addan da suka kashe Musulmai sama da 1000 a wani kazamin hari.
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya sabunta karin jam'iyyar APC a jihar Gombe. Sakataren tsare-tsaren jam'iyyar ya bayyana wa malamin cewa siyasa sai an taka rawa.
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa an yi wa matakin da suka dauka kan tura sakamakon zabe ta na'ura gurguwar fahimta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari